idan har ba a bani Wanda nskeso ba to wallahi saina shiga duniya_Salamatu Ibrahim

Da Dumi Duminta, Yanzu yanu Wata Budurwa Ta Sanar Wa Da Mane A Labarai Kan Abinda Yake Damunta Har Cikin Zuciyar ta,

Wannan Matashiyar Me Suna Salamatu Ibrahim Ta Tabbatar Wa Da Manema Labarai Kan Cewa Zata Shiga Duniya Idan har Mahaifanta Basu Bari Ta Auri Wacce Takesoba, 

Jim Kadan Dajin Labarin a YAnzu Haka  Tayi Bidiyo Game Da Wannan Al Amarin Kuma Ta Tabbatar Wa Da Iyayenta  Har A Cikin Labarin Da Manema Labarai Suka Dauka,

Kalli Cikakken Bidiyon Anan Daga Labaraiblog.





Post a Comment (0)
Previous Post Next Post