Wannan Dalilin Yasa Auren Mata Dayawa Kemutuwa A Jahar Kano__ Hafsatu Hassan Jos

 


Wannan Dalilin Yasa Auren Mata Dayawa Ke Mutuwa a Jahar Kano, Cewar Hafsatu Hassan Joss,

Inda Jama a Da Dama Sukayi Ala Wadai Da wannan Maganar Nata  Bayan Tafito Tagayi Gaskiya Kan Al Amarin Dake Faruwa A Jahar Kano,  Haka zalika Hafsa Tace Matan Kano Yawancin Hange Hangensune Yamasu Yawa Hakan Yasa Suke Yawan Kashe Aure A Tsakaninsu,

Bugu Da Qari Tace Mata Zaurawane Ke Kashewa Yanmatan Da Suka Shiga Dakin Mijinsu Aure Domin Duk Su Zamo Daya  A Taru A Lalace, 

 Bata Tsaya Anan Ba Saida Tayiwa Matan Kano Wankin Babban Riga Dakuma Zazzafar raddi Ga Abinda Suke Aikatawa Na Yawan Kashe Auren Dasukeyi A Jahar, Kalli Cikakken Labarin  Akasan Bidiyon,  ®LABARAIBLOG.

FULL👇🏻👉🏻VIDEO📹

Post a Comment (0)
Previous Post Next Post