Ana Wata Gawata Fitaccen Jarumin Mawakin Siyasar Hausa Dauda Kahutu Rarara Yayi Nadama Kan Abinda Ya Aikata Na Sakin Sabon Wakar Da YAyiwa Jagaba Ma Ana Shugaban Qasar Nigeria Bola Ahamd Tunubu,
Wanda Yakan Yasa Al Umma Da Dama Sunyi Ala Wadai Da Wannan Abin Da Ya Aikata Hakan Yasa Wasu Matasa Suka Fusata Har Takai Ga Cewa Ana Zarginsu Da Aikata Aika Aika Na Qona Gidan Mawaki Rara,
Sedai Wata Majiyan Tayi Watsi Da hakan Domin Cewa Wannan Labarin bana Yanzu Bane Yajima Tun Lokacin Zabene,
Kalli Cikakken Labarin Bidiyon Anan Daga LabaraiBlog.